Tehran (IQNA) Sakatariyar kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta sanar da cewa, za ta gudanar da wani taron gaggawa bisa bukatar gwamnatocin Falasdinu da na Jordan.
Lambar Labari: 3488928 Ranar Watsawa : 2023/04/06
Tehran (IQNA) Daya daga cikin manyan kwamandojin dakarun sa kai na al’ummar Iraki Hashd SHa’abi ya jaddada cewa, ko badade ko bajima sai Amurka ta fice daga Iraki.
Lambar Labari: 3484936 Ranar Watsawa : 2020/06/29
Bangaren kasa da kasa, an kammala zaman taron da aka shirya a birnin Berlin na Jamus da sunan warware rikicin kasar Libya.
Lambar Labari: 3484438 Ranar Watsawa : 2020/01/21