Tehran (IQNA) – Masallacin Massalikul Jinaan (hanyoyin aljanna) wurin ibada ne na musulmi a Dhakar, babban birnin kasar Senegal.
Lambar Labari: 3487400 Ranar Watsawa : 2022/06/09
Bangaren kasa da kasa, an bude masallaci mafi girma a yammacin nahiyar Afrika a kasar Senegal.
Lambar Labari: 3484095 Ranar Watsawa : 2019/09/28
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da zaman taro na kasa da kasa a birnin Dakar na kasar Senegal dangane da mahangar musulunci a kan lamurra zamantakewar dan adam.
Lambar Labari: 3483811 Ranar Watsawa : 2019/07/06
Bangaren kasa da kasa, karamin ofishin jakadancin Iran a kasar Senegal ya dauki nauyin shirya wani horo na koyar da fasahar kayata rubutun kur’ani.
Lambar Labari: 3482874 Ranar Watsawa : 2018/08/08
Bangaren kasa da kasa, Mamdun Sise mahardacin kur’ani mai tsarki ne dan kasa Senegal da ya halaci gasar kur’ani ta duniya a Iran.
Lambar Labari: 3482856 Ranar Watsawa : 2018/08/02
Bangaren kasa da kasa, an tarjama fim din wilayat Eshq a cikin harsunan kasar Senegal.
Lambar Labari: 3482839 Ranar Watsawa : 2018/07/21
Bangaren kasa da kasa, mabiya darikar Tijaniyya a kasar Senegal suna da kyakkyawan tsari na gudanar da ayyukansu.
Lambar Labari: 3482815 Ranar Watsawa : 2018/07/08
Bangaren kasa da kasa, jakadan Iran a kasar Seegal ya bayyana cewa Iran za ta hada karfi da karfe da darikun Sufaye a kasar Senegal domin kara tabbatar da hadin kai tsakanin musulmi.
Lambar Labari: 3482812 Ranar Watsawa : 2018/07/07
Bangaren kasa da kasa, taro kan silima na kasar Iran a kasar Senegal a cikin harsunan faransanci da kuma yarukan kasar.
Lambar Labari: 3482784 Ranar Watsawa : 2018/06/24
Bangaren kasa da kasa, an bayar da kyautar kwafin kur’ani mai tsarki ga wasu fitattun masu wasan sinima a kasar Senegal.
Lambar Labari: 3482782 Ranar Watsawa : 2018/06/23
Bangaren kasa da kasa, a yau ne za a gudanar da zaman taro mai taken tunanin Imam Khomeini (RA) a kan kur’ani mai tsarki a Senegal.
Lambar Labari: 3482734 Ranar Watsawa : 2018/06/07
Bangaren kasa da kasa, tun daga lokacin da aka fara azumin watan Ramadan mai alfarma, aka fara saka karatun kur’ani na makaranta Iraniyawa a gidajen talabijin da radio na Senegal.
Lambar Labari: 3482704 Ranar Watsawa : 2018/05/29
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin Iran ta bayar da kyautar kwafi-kwafi na kur’anai da ta buga ga malaman addini na kasar Senegal a cikin wannan wata na Ramadan mai alfarma.
Lambar Labari: 3482685 Ranar Watsawa : 2018/05/23
Bangaren kasa da kasa, an amince za a rika nuna fina-finan kasa Iran a kasar Senegal a zaman da kungiyar COMIAC ta gudanar a kasar.
Lambar Labari: 3482660 Ranar Watsawa : 2018/05/15
Bangaren kasa da kasa, ana shirin fara gudanar da wani shirin bayar da horo kan kur'ani mai tsarki a kasar Senegal a birnin Dakar fadar mulkin kasar.
Lambar Labari: 3482589 Ranar Watsawa : 2018/04/20
Bangaren kasa da kasa, wani bangaren karatun kur’ani na sheikh Hadi Toure fitaccen makarancin kur’ani mai tsarki da aka yada yanar gizo.
Lambar Labari: 3482579 Ranar Watsawa : 2018/04/17
Bangaren kasa da kasa, Maimuna Lu wata mahardaiyar kur’ani mai tsarki daga kasar Senegal za ta halarci gasar kur’ani ta Auqaf da za a gudanar a Iran.
Lambar Labari: 3482573 Ranar Watsawa : 2018/04/15
Bangaren kasa da kasa, an raba kwafin tarjamar Iran a wani baje kolin kayan tarihin musulunci a Senegal.
Lambar Labari: 3482456 Ranar Watsawa : 2018/03/06
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da taron rufe gasar karatun kur’ani mai tsarki a kasar Senegal tare da halartar manyan jami’an gwamnati da na diflomasiyya.
Lambar Labari: 3482435 Ranar Watsawa : 2018/02/27
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Senegal na da shirin gina makarantun kur’ani guda 21 a garin Kafrin da ke tsakiyar kasar.
Lambar Labari: 3482376 Ranar Watsawa : 2018/02/08