IQNA

Zaman Gaggawa A Kwamitin Tsaro Kan Halin Da Ae Ciki A Gaza

23:15 - February 14, 2018
Lambar Labari: 3482395
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani zama a kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya kan halin da ae yanin Zirin Gaza.

 

Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, ya nakalto daga shafin sadarwa na yanar gizo na Safa cewa, an gudanar da wani zama a kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya kan halin da ae yanin Zirin Gaza bisa neman da kasashen Bolivia da Kuwait suka yi.

A zaman dai an yi dubi ne a kan irin mawuyacn halin da al’ummar Gaza ske ciki, sakamakon killace yankin da haramtacciyar kasar Ira’ila take, tare da hana shiga da magunguna da kayan abinci gami da makamashi a yankin.

Yazu haka babar matsalar da ake fuskanta wadda ta yi tasiria  dukanin harkoki ita ce rashin wuta da kuma ruwan sha, da kuma karancin magunguna a asibitoci, yayin ga gwamnatin Masar kuma daga bangarenta take ci gaba da rufe mashigar rafah.

Haramtacciyar kasar sra’ila ta dauki wannan matain n tare da cikakken goyon bayan Amurka da wasu daga cikin sarakunan kasashen larabawa, wadanda suke yin biyayya ido rufe ga Amurka da kuma yahudawa.

3691555

 

 

 

captcha